Wa nake so? 73-74

359 27 0
                                    

*WA NAKE SO?* 💝💝💝
73-74

WRITTING BY MARYAM S INDABAWA
MANS

*HAKURI DA JURIYA ONLINE WRITERS*
(HAJOW)
✍🏻✍🏻✍🏻
🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐
(United we stand, our aim is to educate, entertain and enlighten our readers in a adventurous manner.)

Facebook @Maryam Sulaiman
Instagram @Maryam S Indabawa
Wattpad @MSindabawa
Email @Maryamsuleiman220@gmail.com

DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JINKAI.

Dedicated to my lovelly sis *Nusaiba Suleiman Indabawa*
🌐🌐🌐 *_HAJOW HOT 10_* 🌐🌐🌐

❣ *_Wa nake so.?_*
_Maryam S Indabawa_ 💖
❣ *_Burin zuciya_*
_Bintu Shaik_ 💖
❣ _*Afreen ko Afra*_
_Princess Mayyat_ 💖
❣ _*Waye Angon.?*_
_Barrister Sady_ 💖
❣ *_Koshin Wahala_*
_Zeebusafana_ 💖
❣ *_Hakan Ya Cancanta_*
_Amyrad MD_ 💖
❣ *_Tsaiko_*
_Maman Sadeeq_ 💖
❣ _*Deezai*_
_princess Ameeroory_ 💖
❣ *_Nur~Al~Hayat_*
_Jidda ja'o_ 💖
❣ *_Tafi Jinina_*
_Nabiha Aminu_ 💖

_________________________
_DIS PAGE IS FOR U FANS INA JIN DADIN COMMENT DINKU_
*Ayshertwhite,  SameeraGusau,  Ummejamila3,  HafsatBashir3,  Sadi1994,  and rest from wattpad tnc for ur comment and vote Allahu ya bar kauna*
*Hajiya Rukayya, 
Fatitih,  ⁨
🌹Ummu Nabeelah💖 ,  ⁨
Maryam Danliti Sheshe, ⁩ ⁨
Raleeyat Oum Khadija,  ⁨
MakeupArtist,
*All from my whatsapp group INDABAWA Hausa Novel. I really heart u*

*Zainab Yusuf, 
Maman Abbas, ⁩
HAJIA RUKAYYA DEE AUWAL,
Maijidda Dange,   ⁨
Rukayyat, 
Aysher Mu'azu,    ⁨
Zahra'u Mustapha, ⁨
Oum Nana,  ⁨
Ummu Maheer⁩
*All from HAJOW HOT 10 Tnc for ur support*

***Fatima Shanono,
Zuwairiyya Ahmad, 
Fateemah Baba,
Haneefa Idiris,
Muhsin Abdul Rahimu, 
Fateemah Zahra'u, 
Sayyada Ruqayyat,
Habiba Abdullahi, 
Zainab Adamu, 
Fatima Sani Abubakar, 
Fatima Dahiru
*All from ZAMA NA AMANA 2 ina jin dadin comment dinku Allah ya saka da alheri. Ina godiya.*

*Hafsat Aliyu dangulbi
*from Prince Haiydar Hausa Novel tnc u too*

*Sauran ma duk kuna raina a sannu duk zan lissafo ku. Nagode da nunan kauna da kwarin gwiwa da kuke bani. Ina alfahari daku Fans much love* 💕 💕 💕
_________________________
Aliyu na komawa gida sallah ya shiga masallaci yayi bai fito ba sai da akai isha'i yana fitowa ya shige cikin gidan sa. Wanka yayi ya kwanta akan gado  kwalkwalar sa ta kasa kawo masa tayaya zai sanar da Aisha abinda ke ransa.

Tunani yake ya kasa bawa kan sa mafita. Kwakwalar sa tafi a aiki da bashi tsaro amman a irin wannan fanin bai san komai ba shiyasa abun yake hade masa yai masa zafi a ransa.

Faisal ne ya fado masa a rai da sauri ya dauki wayar sa ya fara neman layinsa. Faisal na zaune shi da iyalin sabkiran wayar Aliyu ya shigo.
Da sallama ya dauka yana fadin
"Barka da yamma Mai girma gwamna kuma sarki mai jiran gado."

Tsaki Aliyu yayi dan a rayuwar sa ba abinda ya tsana kamar ace masa mai jiran gado bai son kujerar sarki sam baya son damuwa.
"Ina sauraron kai Mai girma Gwamna."

"Please ka ajiye wasan nan a gefe ina da damuwa!"
"Damuwa kuma? Kai kam me zai dame ka a duniya Aliyu? Bayan kana da kudi mulki sarauta jin dadin rayuwa komai ka tara."

Wani murmushi mai ciwo Aliyu yayi yace
"Haka ake wa masu kudi wannan kallon amman abin ba haka bane. In kana da kudi wani lokacin bacci ma kadai gaggarar ka yake yi dan wata damuwar kudi ko mulki duk basa maganin ta kamar yadda tawa take."

"Me yake faruwa to?"
"Akan Aisha ne!"

"Wacce Aisha?"
"Yarinyar da ka ce ina son ta."

Dariya Faidal yaui yace
"To bason nata kake bane?"

WA NAKE SO?Where stories live. Discover now