hajjac

''I can't Suraidah, ba zan iya sanya wannan hannu akan ko wace irin takarda ba domin na rubuta miki saki. Bazan iya furta miki saki ba da wannan bakin nawa. Zuciyata ba zata iya kissama sakin ki ba bare har kiyi tunanin zan yanke alak'ar dake tsakani na dake. Kiyi ki tashi daga gurin nan couse ba zaki samu abinda kike so ba.''
          	
          	Shi d'in ya taso cikin gata bai rasa komai ba a duniya, ya kasance kyakkyawa mai ji da kansa, kwatsam yaji ance shi ba ɗan asalin ƊAH ne a gurin Falal ba. Tambayar da yake yiwa kanshi itace. Waye shi? Ta ya yazo this Duniya? 
          	
          	       ANNURIN ZUCIYA pay 200 naira. 
          	     From Hajja ce.

princesseAfreen

As Salam alaikum plx aci gaba da poste din izgilanci wlh novel din yayi arayu Allah kara basira na ciza yatsa lokacin Dana kawo karshen inda kika today a poste plx dan Allah a qarasa ma dan Allah 

hajjac

Insha Allahu zaku samu ci gaban a YouTube channel dina  kuyi hakuri yanayi ne ya sa hakan ya faru. 
Reply

miss_untichlobanty

Salam and Hey ! how have are you? Hope you are safe. Please I want a favour from you if you don't mind checking out my story, MR ROMANTIC AND I which started from fights to love, it is  campus love story. You wouldn't regret checking it out and I will really appreciate it. 
          Have other works written in hausa, hope you will like them !
          
          Thank you! Untichlobanty love.
          
          salam sister barka da war haka. Dan Allah dan ban takura miki ba ki karanta labari na mai suna YAJI TA MATA ko YARINYARCE TAYI MIN FYADE. Zanyi MATUKAR godiya da hakan. Sai na jiki na gode!

hajjac

Toh a ina zan samu, insha Allahu 
Reply

hajjac

''I can't Suraidah, ba zan iya sanya wannan hannu akan ko wace irin takarda ba domin na rubuta miki saki. Bazan iya furta miki saki ba da wannan bakin nawa. Zuciyata ba zata iya kissama sakin ki ba bare har kiyi tunanin zan yanke alak'ar dake tsakani na dake. Kiyi ki tashi daga gurin nan couse ba zaki samu abinda kike so ba.''
          
          Shi d'in ya taso cikin gata bai rasa komai ba a duniya, ya kasance kyakkyawa mai ji da kansa, kwatsam yaji ance shi ba ɗan asalin ƊAH ne a gurin Falal ba. Tambayar da yake yiwa kanshi itace. Waye shi? Ta ya yazo this Duniya? 
          
                 ANNURIN ZUCIYA pay 200 naira. 
               From Hajja ce.

hajjac

*FITATTU BIYAR NA KUD'I NE, ZAKU IYA SHIGOWA DAN MALLAKAR NAKI/KA CIKIN AMINCIN ALLAH. IDAN KINA BUQATAR SIYA KI TUNTUBI WANNAN LAMBOBIN*
          
          *Ku ziyarci tashar mu ta YouTube don ganin shirye-shiryen mu. Zaku iya samun litattafan mu tsofaffi da sababbi a ciki. Karku manta da danna mana SUBSCRIBE da LIKE sai kuma ayi SHARING*
          _______________________________________
          *FITATTU BIYAR. Top 5*
          
          *SILAR WAYE?:- NA FEEDHOOM*
          
          *ANNURIN ZUCIYA:- NA HAJJA CE*
          
          *DR MUHRIS:- NA ZEE YABOUR*
          
          *GIMBIYA SUHYLAH:- NA NANA DISO*
          
          *YARIMA FAYAD:- NA ZEE BAWA*
          
          LITTAFI GUDA D'AYA___200 
          BIYU____ 300
          UKU____400
          HUDU____450
          BIYAR_____500
          
          ZAKU IYA BIYAN KUD'I TA WANNAN BANKUNAN 
          *ACCOUNT NAME:-* FIDDAUSI MUSA
          *ACCOUNT NUMBER :- 3126584401*
          *BANK:- FIRST BANK*
          Shaidar biya ta wannan lambar:- 08036953516.
          
          *ACCOUNT NAME:-* ZAINAB M BAWA.
          *ACCOUNT NUMBER:-*  0003075326.
          *BANK:- JAIZ BANK.*
          Shaidar biya ta wannan lambar:- 08161146563.
          
          KO KATIN WAYA TA WANNAN LAMBAR:- 07065283730