*_NISAN KIWO_*
https://arewabooks.com/chapter?id=65bd1f3a88cb015808e61415
Idan kinason karantawa daga farko kiyi following ɗina ta wannan link ɗin
https://arewabooks.com/u/momislam11
Mom ta jinjina kai kafin taja dogon numfashi sannan tace "Hajiya inaso a ƙarƙare komai da komai na dangane da Anum saboda musan matsaya"
"Haka ne, amma ni a ganina mu fara zuwa hospital ɗin da ita sai asan abinda za'a fara gabatarwa, kinga dole abinda likitoci suka faɗa dashi zamuyi amfani, idan halittar mace tafi yawa a jikinta to tabbas zamufi kowa farinciki, idan ma halittar namiji ce, kuma babu inda zamuyi dole mu rungumi ƙaddara a inda tazo mana"
Hajiya takai ƙarshen maganar tana mammatsa hannayenta.
"Hajiya damuwata inji ance Anum mace ce sannan nawa za'a kashe?"
"Karki damu kuɗi ba damuwa bane halittar itace abar tunani"
Mom Islam
08141799224