UmmuDahirah

https://docs.google.com/forms/d/e/1FAIpQLSfqDgaVknGJNXiWYXOcI3ekI1il6XPKpuFjZZ-aMtEwymQNkg/viewform
          
          
          
          *Aslm alaikum masoya Na. Don Allah duk wanda ya ga wannan link ɗin dan girman Allah ya shiga ya danna min vote sabida Allah... Mutum ɗaya kake da damar zaɓa idan ya wuce ɗaya zai zama invalid* Nawa ne number *E*
          MUMMUNAR ƘADDARA Nafisat UMMU ƊAHIRAH, sai kayi submit idan ka danna
          
          
          _Duk Wanda ya daure ya ɓata time ɗin shi na ɗan soconni ya jefa min ƙuri'a ya Allah ka biya masa buƙatun sa na alkhairi kamar yanda ya biya min nawa. Allah ya ba shi duk abinda yake nema. Amin ya Allah_
          
          
          Duk me ƙaunar Annabin mu (S.A.W) yayi min SHARE please

zeesardaunerh

Assalam sister's barka da shan ruwa dafatan ansha ruwa lafiya
          Plss don Allah duk wacce ta karanta wannan message d'in ta daure pls tayi following dina tare da voting d'in book d'ina da sharing d'insa domin Albarkacin wannan wata mai albarka na  *RAMADAN MUBARAK* 
           *NA GODE* 
          
          https://www.wattpad.com/story/260818017?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_reading&wp_page=reading_part_end&wp_uname=zee_sardaunerh&wp_originator=4djDIYkoaYRTsDfhdhWVk5%2Fnas0uW%2BXk6%2F4dMg7QJkH5ZBkKhFEij%2BoEKRn1ZGiPyyJEWcfM%2B%2F9nlH3EEIq%2BGkyIqwksCs%2BpGh7pEHmr3b8ejmuQdX0%2FQ1zN%2Fw%2FUce4q

Seemahwrites

https://my.w.tt/R2HwB0ctwbb
          
          Menene ma'anar mafarkin da Yusrah take yawan yi tana ganin an kashe khamis a ciki?
          
          Me yasa safwan da ya tafi bai sake waiwayo wa kan batun neman auren Yusrah ba? Ko ya fasa ne?
          
          Shin khamis zai bari wani daban ya auri Yusrah kuwa? Kuma wani mataki Yusrah zata dauka akan ta zubar din da Nasreen tayi mata??
          
          Wa'innan sune tambayoyin da fans suka yi jam'i wurin zayyano su a page din da ya gabata, don samun amsoshin su kuwa sai ku karanci page din gaba kuma kun bi Ummu najma kun daɗa dulmiya cikin labarin MATAR KULLE, dan qara cika zuciyoyin ku da wasu tambayoyi da kuma amso shin su,