Start Reading
Description
tabbas daga jin sunan littafin nan ya isa ya sanar mana akwai cakwakiya, littafi ne da ya samu rubutowa daga marubuciyar nan Khadija Ummu Fuad&Afnan wacce ta rubuta muku *KOMAI NUFIN ALLAH NE, *AKWAI DUHU* tabbas kuwa akwai duhu zamu so jin yadda labarin akwai duhu dan zamu bukaci haske. wa haka sai mu raka Sister Deejah da nairan mu dari biyu dan kar ayi wannan tafiya babu mu,littafin akwai duhu paid book ne amma akan kudi kalilan dari biyu, ga mai bukata sai ya tuntubi marubuciyar kai tsaye a lambar wayarta dake jikin pg, gdy a gareku masoya abin alfahari
free page 1-2
Continue Reading on Wattpad